fidelitybank

Kwankwaso ya gana da tsohon Ministan Buhari don tunkarar Tinubu a 2027

Date:

Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, sun gana a Legas, domin tsara dabarun tunkarar babban zabe na 2027.

Wannan na zuwa ne kwanaki kadan bayan Omoluabi Progressives, kungiyar siyasar Aregbesola, ta fice daga jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Kakakin kungiyar, Abosede Oluwaseun, ya ce mambobin kungiyar sun yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar APC ne saboda ficewarsu daga jam’iyyar, dakatar da korar shugabannin ba tare da an yi musu adalci ba, da kuma ci gaba da tozarta tsarin.

Bayan ‘yan kwanaki ne jam’iyyar APC a Osun ta kori Aregbesola bisa zargin cin zarafin jam’iyyar.

DAILY POST ta rahoto cewa Aregbesola wanda ya taba zama gwamnan Osun daga 2010 zuwa 2018 a karkashin jam’iyyar APC, ya kuma rike mukamin minista a zamanin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari tsakanin 2015 zuwa 2023.

Tattaunawar kafa kawancen da za ta kalubalanci jam’iyyar APC na kara ta’azzara tun kafin zaben 2025 mai zuwa.

Har ila yau, ‘yan siyasa a fadin jam’iyyun adawa sun gudanar da tarurrukan dabaru.

A watan Nuwamba, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya karbi bakuncin Peter Obi, jigo a jam’iyyar Labour Party, LP, wani taron buda baki a gidansa dake jihar Adamawa.

A watan Janairu, Nasir el-Rufai, tsohon gwamnan Kaduna, Hamza Al-Mustapha, tsohon hadimin marigayi Sani Abacha, da wasu ‘yan siyasa sun hadu a Abuja.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp