fidelitybank

Kwankwaso ya gana da tsohon Ministan Buhari don tunkarar Tinubu a 2027

Date:

Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, sun gana a Legas, domin tsara dabarun tunkarar babban zabe na 2027.

Wannan na zuwa ne kwanaki kadan bayan Omoluabi Progressives, kungiyar siyasar Aregbesola, ta fice daga jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Kakakin kungiyar, Abosede Oluwaseun, ya ce mambobin kungiyar sun yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar APC ne saboda ficewarsu daga jam’iyyar, dakatar da korar shugabannin ba tare da an yi musu adalci ba, da kuma ci gaba da tozarta tsarin.

Bayan ‘yan kwanaki ne jam’iyyar APC a Osun ta kori Aregbesola bisa zargin cin zarafin jam’iyyar.

DAILY POST ta rahoto cewa Aregbesola wanda ya taba zama gwamnan Osun daga 2010 zuwa 2018 a karkashin jam’iyyar APC, ya kuma rike mukamin minista a zamanin gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari tsakanin 2015 zuwa 2023.

Tattaunawar kafa kawancen da za ta kalubalanci jam’iyyar APC na kara ta’azzara tun kafin zaben 2025 mai zuwa.

Har ila yau, ‘yan siyasa a fadin jam’iyyun adawa sun gudanar da tarurrukan dabaru.

A watan Nuwamba, tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya karbi bakuncin Peter Obi, jigo a jam’iyyar Labour Party, LP, wani taron buda baki a gidansa dake jihar Adamawa.

A watan Janairu, Nasir el-Rufai, tsohon gwamnan Kaduna, Hamza Al-Mustapha, tsohon hadimin marigayi Sani Abacha, da wasu ‘yan siyasa sun hadu a Abuja.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp