fidelitybank

Kwankwaso ya caccaki APC a kan farashin kuɗin takara

Date:

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya caccaki jam’iyyar All Progressives Congress (APC) kan yadda ta tsayar da fom din ta na neman tsayawa takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100.

Sanata Kwankwaso, wanda shi ne jigon jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP na kasa, ya kuma bukaci ‘yan Nijeriya da su hada kai da jam’iyyar su karbi fom din tsayawa takarar fidda gwanin jam’iyyar, yana mai cewa an yi wa fom din rahusa ne ga masu sha’awar shiga jam’iyyar.

Wannan dai na zuwa ne a karshen mako da jam’iyyar ta gudanar da taron majalisar zartarwa ta kasa, NEC, a Abuja.

Da yake zantawa da manema labarai a wurin taron, tsohon gwamnan jihar Kano, ya tabbatar wa magoya bayan jam’iyyar NNPP cewa jam’iyyar za ta samu gagarumar nasara a babban zaben shekara mai zuwa.

Ya ce, ba kamar yadda jam’iyyar APC ta tsayar da fom din takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100 ba, jam’iyyar NNPP ta yi na ta fom din da arha.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp