fidelitybank

Kwankwaso ya caccaki APC a kan farashin kuɗin takara

Date:

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya caccaki jam’iyyar All Progressives Congress (APC) kan yadda ta tsayar da fom din ta na neman tsayawa takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100.

Sanata Kwankwaso, wanda shi ne jigon jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP na kasa, ya kuma bukaci ‘yan Nijeriya da su hada kai da jam’iyyar su karbi fom din tsayawa takarar fidda gwanin jam’iyyar, yana mai cewa an yi wa fom din rahusa ne ga masu sha’awar shiga jam’iyyar.

Wannan dai na zuwa ne a karshen mako da jam’iyyar ta gudanar da taron majalisar zartarwa ta kasa, NEC, a Abuja.

Da yake zantawa da manema labarai a wurin taron, tsohon gwamnan jihar Kano, ya tabbatar wa magoya bayan jam’iyyar NNPP cewa jam’iyyar za ta samu gagarumar nasara a babban zaben shekara mai zuwa.

Ya ce, ba kamar yadda jam’iyyar APC ta tsayar da fom din takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100 ba, jam’iyyar NNPP ta yi na ta fom din da arha.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp