fidelitybank

Kwankwaso ya caccaki APC a kan farashin kuɗin takara

Date:

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya caccaki jam’iyyar All Progressives Congress (APC) kan yadda ta tsayar da fom din ta na neman tsayawa takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100.

Sanata Kwankwaso, wanda shi ne jigon jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP na kasa, ya kuma bukaci ‘yan Nijeriya da su hada kai da jam’iyyar su karbi fom din tsayawa takarar fidda gwanin jam’iyyar, yana mai cewa an yi wa fom din rahusa ne ga masu sha’awar shiga jam’iyyar.

Wannan dai na zuwa ne a karshen mako da jam’iyyar ta gudanar da taron majalisar zartarwa ta kasa, NEC, a Abuja.

Da yake zantawa da manema labarai a wurin taron, tsohon gwamnan jihar Kano, ya tabbatar wa magoya bayan jam’iyyar NNPP cewa jam’iyyar za ta samu gagarumar nasara a babban zaben shekara mai zuwa.

Ya ce, ba kamar yadda jam’iyyar APC ta tsayar da fom din takarar shugaban kasa a kan Naira miliyan 100 ba, jam’iyyar NNPP ta yi na ta fom din da arha.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp