fidelitybank

Kwankwaso da Abba da NNPP sun yi addu’a a kan kar a raba su da kujerar gwamnan Kano

Date:

A yayin da kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan Kano ke shirin bayyana hukuncin da za ta yanke a karar da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta shigar kan jam’iyyar NNPP da aka zabi Abba Kabir Yusuf, magoya bayan Kwankwasiyya karkashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso, sun yi ta addu’o’i na musamman na kin karbe musu zabensu.

Addu’o’in na musamman da aka gudanar a Filin Mahaha, ya samu halartar Gwamna Abba Kabir Yusuf, Shugaban Jam’iyyar NNPP na kasa, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso, Mataimakin Gwamna Aminu Abdussalam, Sakataren Gwamnati na Jiha, Dr Baffa Bichi, da sauran manyan jami’an gwamnatin tarayya.

A yayin addu’ar ta musamman, Imam Sani Hashir ya ce, “Mun yi addu’a ne a yau domin nuna godiyarmu ga Allah da ya ba mu nasara a zaben 2023, ya kuma kiyaye al’ummarmu, ya kuma tabbatar da zaman lafiya a jiharmu, ya kuma tabbatar da zaman lafiya a kasarmu.

“A jihar Kano a yau, Allah ya albarkace mu da shugabanni da suka fara sauya fasalin jihar inda ruwan bututun ya fara kwararowa a dukkan sassan jihar, an gyara fitulun tituna da gyaran asibitoci da kayan aiki.

“Ya kuma lura cewa jihar Kano na biyan kudin rijistar dalibai marasa galihu na jami’ar Bayero sama da dubu bakwai yayin da ake gyaran tituna da juji suna bacewa.

“Duk da haka, duk da wannan kokarin da gwamnati mai ci ta yi kafin cikar kwanaki dari na kan karagar mulki, makiyan jama’a na yin makirci da shirin yiwa shugabanninmu zagon kasa.”

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp