fidelitybank

Kwankwaso a shirye yake ya yi aiki da Tinubu – Buba Galadima

Date:

Wani jigo a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Buba Galadima, ya yi watsi da ikirarin cewa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben da ya gabata, Rabiu Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Galadima ya ce har yanzu Kwankwaso bai sanar da NNPP cewa zai koma APC ba.

Da yake magana da gidan Talabijin na Channels, jigon na NNPP, ya bayyana cewa Kwankwaso a shirye yake ya yi aiki da shugaban kasa Bola Tinubu.

A cewar Galadima: “Kwankwaso bai fadawa kowa cewa zai koma APC ba; mutane suna magana kawai, amma abin da muke da shi a baya shine mai nasara ya dauki duka. Idan Tinubu yana kira da a kafa gwamnatin hadin kan kasa, ba wani mummunan abu ba ne.”

Ana ganin Kwankwaso a kusa da Tinubu tun bayan da ya lashe zaben shugaban kasa a watan Fabrairu.

Akwai ra’ayin cewa Tinubu zai iya ba Kwankwaso mukamin siyasa.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp