fidelitybank

Kwance zani a kasuwa: Dagaske sulhun Kannywood zai daure kuwa?

Date:

An dinke barakar da ta kunno kai a tsakanin jaruman fim din Hausa na Kannywood a cikin makon nan, saboda wasu maganganu na tozarci da Ladin Cima ta kwance musu zani a kasuwa.

An samu sabani tsakanin jaruman Kannywood kan batun yadda furodusoshi ke biyan kudi kan fina-finai.

A yanzu dai Naziru Sarkin Waka ya ce, an zauna da jaruman, an tattauna da juna an kuma samu mafita daga karshe.

Tun bayan da aka sha fama a tsakani, tare da luguden maganganu da cece-kuce a masana’antar Kannywood a makon nan, an samu dakyar kura ta lafa.

Cece-kucen da ya dauki kwanaki biyu ana fama ya faro, tun lokacin da BBC ta yi hira da wata dattijuwar jarumar fim, inda ta fadi yawan kudin da ake biyan jarumai.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp