fidelitybank

Kwana biyar Abu wutar lantarki a Abuja

Date:

Yau Litinin kwana biyar kenan da ake fama da rashin wuta a wasu sassan babban birnin tarayyar Najeriya, Abuja.

A wata sanarwa da kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja AEDC, ya fitar a yau Litinin, ya bayar da hakuri kan rashin dawo da wutar wacce ta lalace tun ranar Alhamis din da ta wuce.

“Ba mu ji daÉ—in rashin dawo da wutar a kan lokaci kamar yadda muka ce tun farko ba. Amma muna aiki ka’in da na’in don tabbatar da gyara ta,” in ji sanarwar a cewar BBC.

Tun da fari dai wutar ta lalace ne sakamakon wata fashewa da aka samu a wata ƙaramar tashar wutar lantarkin da ke unguwar Katampe a babban birnin.

Kuma a sanarwar da ta fitar tun lokacin AEDC ya ce “wata fashewa da ta jawo tashin wuta ce ta lalata wutar da wasu unguwannin ke samu.”

Yankunan da rashin wutar ya shafa sun haɗa da Ƙwaryar cikin birnin Abuja da Katampe da Suleja da Gwagwalada da kuma Mpape.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp