fidelitybank

Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya zai taron gaggawa kan kofar da gwamnatin Bashar Al-Asad

Date:

Kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da taron gaggawa a yau Litinn domin tattauna batun faduwar gwamnatin shugaba Bashar al Assad na Syria, biyo bayan hare-haren ba za ta daga ‘yan tawaye masu kishin Islama.

Rasha ce ta bukaci a gudanar da wannan taro, wato aminiyar shugaban da aka hambarar.

Wannan na zuwa ne bayan kafar yada labarai a Moscow ta tabbatar da cewa Assad da iyalansa sun samu mafakar siyasa a kasar.

Amurka ce ke kan gaba wajen martani a game da hambarar da gwamnatin Assad, inda shugaba Biden ya ce faduwar gwamnatin Assad wani muhimmanci na adalci bayan shafe shekaru aru-aru na mulkin danniya, sai dai ya yi gargadin cewa kasancewar ‘yan tawaye ne suka kwace kasar akwai sauran barazana da rashin tabbas.

Ya ce za su yi aiki da dukkanin kungiyoyin kasar har da Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da zaman lafiya.

Mista Biden ya kuma gargadi kungiyar ‘yan tawayen da kada tayi amfani da wannan dama wajen haifar da sabon rikici a gwamnatin riko.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp