fidelitybank

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Date:

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau Talata kan makomar sauran mutanen da ake ci gaba da garkuwa da su a Gaza.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da wasu rahotanni ke cewa Isra’ila na nazarin mamaye yankin Gaza baki ɗaya.

Wakiliyar BBC ta ce an kira taron na Majalisar Ɗinkin Duniya bayan mayaƙan Falasɗinawa sun fitar da wani bidiyo da ke nuna biyu daga cikin waɗanda suke tsare da su cikin mawuyacin hali.

Iyalan mutanen sun bayyana damuwa kan bayanan da ke nuna cewa Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu na shirin mamaye ɗaukacin yankin Gaza ciki har da wuraren da ake tsare da mutanen.

Sai dai wasu rahotanni na cewa wasu shugabannin sojin Isra’ila sun bayyana adawa da matakin, a yayin da halin jin ƙai a Gaza ya kasance mai matuƙar muni.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp