fidelitybank

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Date:

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau Talata kan makomar sauran mutanen da ake ci gaba da garkuwa da su a Gaza.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da wasu rahotanni ke cewa Isra’ila na nazarin mamaye yankin Gaza baki ɗaya.

Wakiliyar BBC ta ce an kira taron na Majalisar Ɗinkin Duniya bayan mayaƙan Falasɗinawa sun fitar da wani bidiyo da ke nuna biyu daga cikin waɗanda suke tsare da su cikin mawuyacin hali.

Iyalan mutanen sun bayyana damuwa kan bayanan da ke nuna cewa Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu na shirin mamaye ɗaukacin yankin Gaza ciki har da wuraren da ake tsare da mutanen.

Sai dai wasu rahotanni na cewa wasu shugabannin sojin Isra’ila sun bayyana adawa da matakin, a yayin da halin jin ƙai a Gaza ya kasance mai matuƙar muni.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar ɗaliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a ƙasa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya ƴanmatan nan uku...

Ƙudirin faɗaɗa mamayar Gaza zai ƙara jefa Falasɗinawa cikin hatsari – MDD

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...
X whatsapp