fidelitybank

Kwamishinan tsagin Wike ya yi murabus daga mukamin da Fubara ya ba shi

Date:

Guda daga cikin masu yi wa ministan birnin tarayya, Nyesom Wike biyayya, Isaac Kamalu, ya yi murabus daga mukamin kwamishinan kudi na jihar River, bayan da gwamna Simi Fubara ya mayar da shi ma’aikatar samar da ayyukan yi da karfafa tattalin arziki.

Kamalu wanda ya taba rike mukamin kwamishinan kasafi da tattalin arziki a karkashin tsohon Nyesom Wike, ya bayyana hakan ne a ranar Talata a wata wasika da ya aikewa gwamna Fubura da sakataren gwamnati Tammy Danagogo.

Ya zargi Fubara da yin karya game da kudaden shigar da ake samu a jihar Ribas.

Tun da farko dai, Zacchaeus Adangor, kwamishinan shari’a kuma babban lauyan gwamnati, ya yi murabus, saboda irin wannan batu.

Wannan lamari dai na zuwa ne watanni bayan da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya kulla yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Fubara da Wike a wani rikici da ya barke tsakanin bangarorin biyu.

Ko a baya dai a rikicin Fubara da Wike, Kamalu ya yi murabus daga mukamin kwamishina, amma aka mayar da shi, bisa yarjejeniyar zaman lafiya.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp