fidelitybank

Kwamishinan Ondo ya yi murabus bayan mutuwan Akeredolu

Date:

Raimi Olayiwola Aminu, kwamishinan ma’aikatar gine-gine, filaye da gidaje na jihar Ondo, ya yi murabus daga mukamin nasa.

Wannan ci gaban na zuwa ne kasa da awanni 24 bayan an rantsar da Lucky Aiyedatiwa a matsayin sabon gwamnan jihar Ondo bayan rasuwar Oluwarotimi Akeredolu.

A wata wasika da ya aike wa sakataren gwamnatin jihar, Gimbiya Oladunni Odu, Aminu ya ce murabus din na sa ya fara aiki ne daga ranar Alhamis 28 ga watan Disamba.

A cewarsa, ya yanke shawarar ne bisa lamirinsa, bayan da shugabansa kuma ‘babban ubangidansa, Arakunrin Oluwarotimi Odunayo Akeredolu, SAN, CON, ya shiga kungiyar Saint Triumphant’.

“Ina mika godiya ta gaske ga masoyinmu Arakunrin da mutanen jihar nan, bisa damar da suka samu na yin aiki a majalisarsa a matsayin babban mataimaki na musamman kan filaye da ababen more rayuwa, mai ba da shawara na musamman kan filaye, ayyuka da samar da ababen more rayuwa da kuma kwamishinan samar da ababen more rayuwa, filaye da gidaje.”

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp