fidelitybank

Kwamishinan ilimi na Kano ya yi murabus

Date:

Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Sanusi Said Kiru, ya mika takardar murabus dinsa a ranar Lahadi.

PlatinumPost ta rawaito cewa, a ranar Asabar ne Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i arba’in da takwas ga duk masu rike da mukaman siyasa masu neman mukamai da su yi murabus.

Sai dai a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Lahadi, Kiru ya ce, ya mika takardar murabus din ne bisa bin umarnin Gwamna Ganduje.

A cewarsa, ya kuma yi murabus ne, domin ya tsaya takarar dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji, a karkashin jam’iyyar, APC mai zuwa 2023.

Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Sanusi Said Kiru ya mika takardar murabus dinsa a ranar Lahadi.

PlatinumPost ta rahoto cewa a ranar Asabar ne Ganduje ya bayar da wa’adin sa’o’i arba’in da takwas ga duk masu rike da mukaman siyasa masu neman mukamai da su yi murabus.

Sai dai a wata sanarwa da ya sanyawa hannu a ranar Lahadi, Mista Kiru ya ce ya mika takardar murabus din ne bisa bin umarnin Gwamna Ganduje.

A cewarsa, ya kuma yi murabus ne domin ya tsaya takarar dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji, a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress, APC mai zuwa 2023.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp