fidelitybank

Kwamishinan Ganduje ya fice daga jam’iyyar APC

Date:

Tsohon kwamishinan tsare-tsare da kasafin kudi na jihar Kano, Nura Dankadai, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Ya bayyana hakan ne a wata takarda da ya aike wa shugaban gundumar Tsohon Gari da ke karamar hukumar Tudun Wada.

A watan Afrilu ne Dankadai da sauran kwamishinoni suka yi murabus daga mukamansu, domin tsayawa takara a mukamai daban-daban kamar yadda Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ba su umarni.

Ya nuna sha’awarsa tsayawa takarar kujerar Majalisar Tarayya mai wakiltar mazabar Tudun Wada/Doguwa.

Duk da cewa bai bayyana alkiblar sa ta gaba a hukumance ba, amma ana ta rade-radin cewa, zai koma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) karkashin jagorancin tsohon gwamnan Kano, Rabi’u Kwankwaso.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp