fidelitybank

Kwamishina mai ci a PDP ya sauya sheƙa zuwa APC a Sokoto

Date:

A karshen mako ne kungiyar APC reshen jihar Sokoto, ta karbi bakuncin kwamishinan ayyuka da harkokin tsaro na jihar Kanar Garba Moyi Isa mai ritaya.

Moyi, wanda dan jam’iyyar PDP ne, ya ga rashin amana da mayar da hankali a matsayin dalilansa na sauya sheka zuwa APC.

Naija News ta fahimci cewa, Moyi ya samu karbuwa a cikin jam’iyya mai mulki ta kasa ne daga hannun shugaban jihar, Sen. Aliyu Magatakarda Wamakko.

Hakan ya fito ne a wata sanarwa da mataimaki na musamman kan sabbin kafafen yada labarai ga Sanata Wamakko, Bashar Abubakar ya fitar.

Da yake yi wa Moyi tarba mai kyau a gidansa, Wamakko ya bukaci Moyi da ya tabbatar da yin aiki tare da sauran masu ruwa da tsaki a jam’iyyar, don samun nasara a yankin Sanatan Sokoto ta Gabas da ma jihar baki daya a zaben 2023 mai zuwa.

Naija News Hausa ta fahimci cewa, Moyi ya samu rakiyar mataimakin dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Gawon Nama Sokoto, gidan Sanata Wamakko. Idris Muhammad Gobir; Dan takarar Sanatan APC, Hon. Ibrahim Lamido Isa da Dan Takarar Majalisar Wakilai ta APC, Hon. Abdulkadir Jelani Danbuga; da kuma shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Sabon Birni, Alhaji Yawale Sarkin Baki.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp