fidelitybank

Kwambar motar gwamnan Benue ta yi hatsari

Date:

Haduran mota da aka samu daban-daban a karshen mako, sun yi sanadiyyar mutuwar motum 30 tare da raunata wasu da kuma asarar dukiya.

Hukumomin sun danganta haduran da saba ka’idojin hanya da gudun da ya wuce kima da kuma tafiye-tafiyen dare.

Jaridar DailyTrust ta ruwaito cewa, daga cikin haduran, wasu da suka auku a tsakanin ranakun Asabar da Lahadi, sun yi sanadiyyar mutuwar mutum 18 a gadar Isara da ke jihar Ogun, kan tagwayen hanyar Lagos zuwa Badun.

Sannan wasu mutum 10 sun rasu a kan titin Potiskum zuwa Gombe a Jihar Yobe, yayin da wasu mutum biyu suka rasu a wani hadarin motar a kan titin Lokoja zuwa Obajana zuwa Kabba.

A hadari na hudu, wanda shi kuwa ya rutsa ne da kwambar motocin Gwamnan Jihar Benue, Samuel Ortom, a Abuja, rahotanni sun ce, motoci hudu wasu tireloli biyu suka murkushe, yayin da wata motar jami’na tsaro a kwambar ta yi karo da wata motar kirar Golf, sai dai ba wanda ya rasa ransa, a hadarin.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp