fidelitybank

Kwallon kafa za ta mutu a Najeriya idan Super Eagles ta gaza – Oliseh

Date:

Tsohon kocin Super Eagles, Sunday Oliseh, ya yi gargadin cewa, kwallon kafa a Najeriya za ta mutu idan har ta kasa tsallakewa zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026.

Zakarun Afirka sau uku sun kasa samun damar zuwa gasar 2022 a Qatar.

Sun yi rashin tikitin ne a hannun abokan hamayyar Afirka ta Yamma, Ghana, a lokacin da ake fafatawar.

Eagles din sun taka leda a gasar cin kofin duniya sau uku a baya kafin su kasa samun gurbi a Qatar 2022.

Oliseh ya bayyana haka ne a wata hira da yayi da gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Litinin da ta gabata, inda yace “Kwallon kafan Najeriya zai mutu idan har muka kasa tsallakewa zuwa gasar cin kofin duniya mai zuwa.”

“Mun riga mun kasance a bayan kasashe da yawa saboda ba mu cancanta ba ( Qatar 2022) kuma mun kasance a baya saboda ba mu shiga gasar cin kofin duniya ba.

“Kwallon Æ™afa addini ne a Æ™asar nan, amma idan ba ku da ingantaccen gasar, ba za ku iya samun kyakkyawar Æ™ungiyar Æ™asa ba.”

Amurka, Mexico da Kanada ne za su dauki nauyin gasar cin kofin duniya na 2026.

vanguard 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp