fidelitybank

Kwallon kafa za ta mutu a Najeriya idan Super Eagles ta gaza – Oliseh

Date:

Tsohon kocin Super Eagles, Sunday Oliseh, ya yi gargadin cewa, kwallon kafa a Najeriya za ta mutu idan har ta kasa tsallakewa zuwa gasar cin kofin duniya ta 2026.

Zakarun Afirka sau uku sun kasa samun damar zuwa gasar 2022 a Qatar.

Sun yi rashin tikitin ne a hannun abokan hamayyar Afirka ta Yamma, Ghana, a lokacin da ake fafatawar.

Eagles din sun taka leda a gasar cin kofin duniya sau uku a baya kafin su kasa samun gurbi a Qatar 2022.

Oliseh ya bayyana haka ne a wata hira da yayi da gidan Talabijin na ARISE TV a ranar Litinin da ta gabata, inda yace “Kwallon kafan Najeriya zai mutu idan har muka kasa tsallakewa zuwa gasar cin kofin duniya mai zuwa.”

“Mun riga mun kasance a bayan kasashe da yawa saboda ba mu cancanta ba ( Qatar 2022) kuma mun kasance a baya saboda ba mu shiga gasar cin kofin duniya ba.

“Kwallon Æ™afa addini ne a Æ™asar nan, amma idan ba ku da ingantaccen gasar, ba za ku iya samun kyakkyawar Æ™ungiyar Æ™asa ba.”

Amurka, Mexico da Kanada ne za su dauki nauyin gasar cin kofin duniya na 2026.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp