fidelitybank

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Date:

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin fili yana sharɓar kuka bayan da Santos tasha kashi da ci 6-0 a gida a hannun Vasco da Gama.

Karon farko da Neymar aka ci su ƙwallaye da yawa a tarihi yana cikin fili, kuma a karon farko da zura ƙwallaye da yawa a ragar Santos kuma a gida a babbar gasar tamaula ta Brazil.

Tuni ka kori kociya Cleber Xavier, bayan tashi daga wasan na ranar Lahadi, sai dai Santos mai rike da kofin gasar Brazil karo takwas tana da maki biyu tsakaninta da ƴan karshen teburi.

Xavier, mai shekara 61, ya karɓi aikin a watan Afirilu, bayan da ya yi mataki a ƙungiyoyin dake buga gasar lik ta Brazil da kuma a tawagar ƙwallon kafar kasar.

Santos, wadda ta koma buga babbar gasar tamaula ta Brazil a watan Nuwamba, bayan zama a Serie B ta yi nasara biyar daga karawa 15.

Ranar 24 ga watan Agusta, Santos za ta buga wasan gaba da Bahia.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...
X whatsapp