fidelitybank

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Date:

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin fili yana sharɓar kuka bayan da Santos tasha kashi da ci 6-0 a gida a hannun Vasco da Gama.

Karon farko da Neymar aka ci su ƙwallaye da yawa a tarihi yana cikin fili, kuma a karon farko da zura ƙwallaye da yawa a ragar Santos kuma a gida a babbar gasar tamaula ta Brazil.

Tuni ka kori kociya Cleber Xavier, bayan tashi daga wasan na ranar Lahadi, sai dai Santos mai rike da kofin gasar Brazil karo takwas tana da maki biyu tsakaninta da ƴan karshen teburi.

Xavier, mai shekara 61, ya karɓi aikin a watan Afirilu, bayan da ya yi mataki a ƙungiyoyin dake buga gasar lik ta Brazil da kuma a tawagar ƙwallon kafar kasar.

Santos, wadda ta koma buga babbar gasar tamaula ta Brazil a watan Nuwamba, bayan zama a Serie B ta yi nasara biyar daga karawa 15.

Ranar 24 ga watan Agusta, Santos za ta buga wasan gaba da Bahia.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp