fidelitybank

Kungiyoyin Kwadago sun garkame harabar majalisun dokoki

Date:

‘Ya’yan kungiyar kwadago ta NLC da takwararta ta TUC sun yi wa ginin majalisun dokokin na tarayya tsinke da tsakar ranar Talata, inda suka garkame kofar shiga ginin, a wani yunkuri na tursasa yajin aikin da suka kira a fadin Najeriya.

‘Yan kwadagon sun tafi yajin aikin ne daga daren Talata sanadin wata takaddama tsakaninsu da gwamnatin Najeriya.

Rahotanni sun ce tun daga misalin karfe 11:45 ne, masu yajin aikin suka hana ma’aikatan majalisa da baki masu zuwa, shiga ko fita daga harabar ginin.

Sai dai jaridar Vanguard ta ruwaito cewa ‘yan majalisar da suka riga suka shiga zaurukan majalisar biyu sun ci gaba da gudanar da ayyukansu, kamar yadda suka saba.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp