fidelitybank

Kungiyoyin Kwadago sun damu dangane da karanci da tashin farashin man fetur

Date:

Haɗakar ƙungiyoyin ƙwadago ta kasa, ta bayyana damuwarta game da ƙarancin man fetur da ƙaruwar farashinsa a faɗin ƙasar.

A wata sanarwar haɗin gwiwwa da ƙungiyoyin NLC da TUC suka fitar, sun ce ba su ga dalilin da zai sa a samu ƙarancin fan a fadin ƙasar ba, saboda a cewarsu gwamnati ce kaɗai ke da alhakin shigo da man cikin ƙasar.

Dan haka a cewarsu ba su ga dalilin da zai sa wata hukuma ta gwamnati za ta ƙara kuɗin da take sayar wa ‘yan kasuwa ba

Sanarwar ta ƙara da cewa ƙungiyoyin sun samu wata masaniya da ke nuna cewa da gayya aka ƙirƙiri matsalar domin a riƙa sayar da man sama da farashin da gwamnati ta amince da shi.

ƙungiyoyin ƙwadagon sun umarci gwamnati da ta gaggauta kawo ƙarshen matsalar kafin abubuwa su lalace.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...
X whatsapp