fidelitybank

Kungiyoyin Kwadago sun damu dangane da karanci da tashin farashin man fetur

Date:

Haɗakar ƙungiyoyin ƙwadago ta kasa, ta bayyana damuwarta game da ƙarancin man fetur da ƙaruwar farashinsa a faɗin ƙasar.

A wata sanarwar haɗin gwiwwa da ƙungiyoyin NLC da TUC suka fitar, sun ce ba su ga dalilin da zai sa a samu ƙarancin fan a fadin ƙasar ba, saboda a cewarsu gwamnati ce kaɗai ke da alhakin shigo da man cikin ƙasar.

Dan haka a cewarsu ba su ga dalilin da zai sa wata hukuma ta gwamnati za ta ƙara kuɗin da take sayar wa ‘yan kasuwa ba

Sanarwar ta ƙara da cewa ƙungiyoyin sun samu wata masaniya da ke nuna cewa da gayya aka ƙirƙiri matsalar domin a riƙa sayar da man sama da farashin da gwamnati ta amince da shi.

ƙungiyoyin ƙwadagon sun umarci gwamnati da ta gaggauta kawo ƙarshen matsalar kafin abubuwa su lalace.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp