fidelitybank

Kungiyoyin Kwadago a Kano da kasa na gudanar da zanga-zangar lumana

Date:

Gamayyar ƙungiyoyin ƙwadago na NLC ta TUC a Najeriya, sun fara gudanar da zanga-zanga ta ƙasa baki daya don nuna rashin amincewa da janye tallafin man fetur da gwamnatin kasar ta yi.

Shugabanni da mambobin ƙungiyar da dama sun taru a fitaccen dandalin ‘Unity Fountain’ da ke tsakiyar Abuja babban birnin ƙasar, riƙe da tutoci da allunan da ke ɗauke da saƙonni daban-daban.

Haka kuma rahotonni daga sassan ƙasar daban-daban sun nuna cewa tuni ƙungiyoyin suka fara gudanar da zanga-zangar a fadin jihohin ƙasar.

A jihar Kano da ke arewacin Najeriya wakilinmu ya ce ɗaruruwan mambobin ƙungiyar ne ciki har da mata suka fito domin gudanar da zanga-zangar

A ranar Litinin ne shugaban kasar Bola Ahmed Tinubu ya yi wani jawabi ga ‘yan ƙasar, inda a ciki ya jajanta wa `yan al’ummar ƙasar dangane da halin matsi da matakin janye tallafin ya jefa su ciki, amma ya ce babu wani zabin da ya fi janye tallafin.

Sannan shugaban ya sanar da wadansu matakai da gwamnati ta ɗauka don rage raɗadin janye tallafin.

Sai dai kungiyar kwadagon ta ce babu wani tasiri da za su yi wajen rage wa al`umma ukuba.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...
X whatsapp