fidelitybank

Kungiyoyi a Kano sun fara zanga-zanga a kan tsadar rayuwa

Date:

Gamayyar wasu ƙungiyoyi sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin jin daɗi kan abin da suka kira matsi da ƙuncin rayuwar da ‘yan kasar suka tsinci kansu a ciki.

‘Yan ƙungiyoyin waɗanda suka bazu kan wasu titunan Kano, sun haɗar da ƙungiyar dalibai, inda suke neman gwamnati ta sassauta yanayin da ake ciki na tsadar rayuwa.

Masu zanga-zangar maza da mata, wasunsu ɗauke da allunan rubuce-rubuce, sun yi korafi a kan wahalhalun da suka ce janye tallafin man fetur da gwamnatin Tinubu ta yi, ya jefa mutane cikin mawuyacin hali.

Ƙungiyoyin sun hada da na mata da ɗalibai da kuma masu rajin kare haƙƙin ɗan’adam.

Ɗaya daga cikin masu zanga-zangar, Kwamared Fatima Muhammad Umar ta ce babban abin da ya fi tayar mata da hankali shi ne mata ne suka fi shiga tasku sanadin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp