fidelitybank

Kungiyoyi a Kano sun fara zanga-zanga a kan tsadar rayuwa

Date:

Gamayyar wasu ƙungiyoyi sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin jin daɗi kan abin da suka kira matsi da ƙuncin rayuwar da ‘yan kasar suka tsinci kansu a ciki.

‘Yan ƙungiyoyin waɗanda suka bazu kan wasu titunan Kano, sun haɗar da ƙungiyar dalibai, inda suke neman gwamnati ta sassauta yanayin da ake ciki na tsadar rayuwa.

Masu zanga-zangar maza da mata, wasunsu ɗauke da allunan rubuce-rubuce, sun yi korafi a kan wahalhalun da suka ce janye tallafin man fetur da gwamnatin Tinubu ta yi, ya jefa mutane cikin mawuyacin hali.

Ƙungiyoyin sun hada da na mata da ɗalibai da kuma masu rajin kare haƙƙin ɗan’adam.

Ɗaya daga cikin masu zanga-zangar, Kwamared Fatima Muhammad Umar ta ce babban abin da ya fi tayar mata da hankali shi ne mata ne suka fi shiga tasku sanadin wahalhalun da ake fama da su a Najeriya.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp