fidelitybank

Kungiyar Musulmai ta amince da Oyetola a matsayin dan takarar ta a zaben Osun

Date:

Kusan kwanaki 13 a gudanar da zaben gwamnan jihar Ogun, wata kungiyar Islama ta Tijjaniyya Grassroots Mobilisation and Movement Initiative of Nigeria (TIGMEIN) ta amince da Gwamna Adegboyega Oyetola, dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a karo na biyu.

‘Yan kungiyar TIGMEIN sun bayyana shirinsu na kada kuri’a ga Gwamnan a ranar 16 ga watan Yuli yayin da suka bayyana cewa mambobinsu a fadin jihar sun fara gudanar da gangamin yakin neman zabe na gida-gida domin ganin ya sake tsayawa takara.

Kungiyar Islama ta bayyana cewa goyon bayan da suka baiwa Oyetola ya samu ne sakamakon bajintar da ya yi, da tantance sahihancin sa da kuma tarihin sa a cikin shekaru uku da rabi da suka gabata, inda ta ce bai bata wa jihar da al’ummar Musulmi dadi ba.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp