fidelitybank

Kungiyar manyan ma’aikatan jami’a sun gargadi gwamnatin Tinubu

Date:

Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’I ta kasa, SSANU, ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta biyan ma’aikatanta albashin watanni hudu da ta rike.

Shugaban SSANU na Jami’ar Tarayya ta Lokoja, Adedeji Suarau, ya shaida wa manema labarai ranar Alhamis a Lokoja cewa, har yanzu Gwamnatin Tarayya ba ta biya ma’aikatanta albashin watan Mayu da Yuni tare da Yuli da kuma Agusta 2022.

Suarau, ya bayyana cewa, a kwanakin baya gwamnati ta biya malaman jami’o’in albashin da aka hana su, ya kara da cewa zai zama kawai gwamnati ta biya mambobin SSANU.

Gwamnatin tarayya ta hana mambobin SSANU albashin watanni hudu saboda shiga yajin aiki a shekarar 2022.

A cewar Duk kokarin da ake na ganin an biya ma’aikata albashi ya ci tura a lokacin gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari na lokacin.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp