fidelitybank

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Date:

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK), ta gudanar da zanga-zangar lumana a ranar Talata, inda ta bukaci gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar  da aka sake tattaunawa tare da biyan albashin da aka hana.

Mataimakin Shugaban ASUU-BUK, Kwamared Yusuf Madugu, ya shaida wa manema labarai a Kano cewa, matakin ya zama dole sakamakon gazawar gwamnati wajen magance bukatun kungiyar.

Ya tuna cewa kungiyar ta shiga yarjejeniya tun a shekarar 2009, wacce aka sake tattaunawa da kwamitoci daban-daban na gwamnati ƙarƙashin jagorancin Farfesa Munzali Jibrin, Farfesa Nimi Briggs, sannan daga baya ƙarƙashin Malam Yayale Ahmed.

“An kammala tattaunawar a watan Disamba 2024, amma har yanzu gwamnati ba ta ɗauki mataki ba,” inji Madugu.

“Wannan shi ne matakin farko daga cikin matakai da dama da za mu ɗauka don jawo hankalin gwamnati. Dole gwamnati ta biya bukatunmu.”

Ya ce daga cikin albashin watanni bakwai da rabi da aka hana malamai lokacin yajin aiki, an biya watanni hudu kacal, sauran watanni uku da rabi suna nan babu biyan.

Batun Inga

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp