fidelitybank

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Date:

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK), ta gudanar da zanga-zangar lumana a ranar Talata, inda ta bukaci gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar  da aka sake tattaunawa tare da biyan albashin da aka hana.

Mataimakin Shugaban ASUU-BUK, Kwamared Yusuf Madugu, ya shaida wa manema labarai a Kano cewa, matakin ya zama dole sakamakon gazawar gwamnati wajen magance bukatun kungiyar.

Ya tuna cewa kungiyar ta shiga yarjejeniya tun a shekarar 2009, wacce aka sake tattaunawa da kwamitoci daban-daban na gwamnati ƙarƙashin jagorancin Farfesa Munzali Jibrin, Farfesa Nimi Briggs, sannan daga baya ƙarƙashin Malam Yayale Ahmed.

“An kammala tattaunawar a watan Disamba 2024, amma har yanzu gwamnati ba ta ɗauki mataki ba,” inji Madugu.

“Wannan shi ne matakin farko daga cikin matakai da dama da za mu ɗauka don jawo hankalin gwamnati. Dole gwamnati ta biya bukatunmu.”

Ya ce daga cikin albashin watanni bakwai da rabi da aka hana malamai lokacin yajin aiki, an biya watanni hudu kacal, sauran watanni uku da rabi suna nan babu biyan.

Batun Inga

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp