fidelitybank

Kungiyar kwadago za ta tsayar da matsaya a kan tsunduma yajin aiki

Date:

Kungiyar Kwadago NLC, za ta gudanar da wani taron gaggawa na majalisar zartarwa ta kasa game da shirin da take yi na shiga yajin aikin sai baba ta gani.

Wannan matakin ya biyo bayan cikar wa’adin kwanaki 21 da ƙungiyar ta bai wa gwamnati don biya musu buƙatu.

A cikin wata takardar gayyata da ta tura wa manema labaru a yau Talata, NLC ta ce za ta gana da manema labarun a ranar ta yau domin tabbatar masu da matsayar da ta cimma.

Ƙungiyar dai a baya ta shirya yajin aikin gama-gari da ta gudanar a ranakun 5 da 6 ga watan Satumba, saboda tsadar rayuwar da ƙasar ta shiga sakamakon cire tallafin man da shugaba Bola Tinubu ya yi.

Bugu da kari, kimanin wata guda da ya gabata, ƙungiyar ƙwadagon sun shiga yajin aikin don magance irin matsalolin da suka shafi tsadar rayuwa, sai dai daga bisani suka dakatar da yajin aikin bayan tattaunawa da shugaba Bola Tinubu.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp