fidelitybank

Kungiyar Kwadago ta nufi majalisar dokoki ta kasa

Date:

Ɗaruruwan masu zanga-zanga kan tsadar rayuwa a Abuja,  sun nufi majalisar dokokin ƙasar nan.

Shugaban ƙungiyar ƙwadago ta NLC, kwamared Joe Ajeoro ne yake jagorantar zanga-zangar.

Wakilin BBC Hausa da ke inda ake zanga-zangar ya ruwaito cewa jami’an tsaro da suka haɗa da ƴan sanda da na Civil Defense na ƙoƙarin hana su shiga harabar majalisar.

Sai dai a cewar wakilin BBC duk da turjiyar da jami’an tsaro suka nuna don hana ƴan ƙwadagon shiga harabar majalisar, hakan bai hana su ture shingen da aka saka ba inda suka shiga da ƙarfi sakamakon yawan da suke da shi.

Masu zanga-zangar dai sun toshe manyan hanyoyin da suka haɗa tsakiyar birnin tarayya Abuja.

Sun fara taruwa ne a hedikwatar NLC a Abuja inda a yanzu suka nufi majalisar dokokin ƙasar.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp