fidelitybank

Kungiyar Kiristoci ta bukaci a yi Azumi na kwana 7

Date:

Kungiyar Kiristoci Ta kasa, CAN reshen jihar Oyo, ta yi kira ga coci-coci da shugabanninsu a jihar da su fara gudanar da addu’o’i da azumi na kwanaki 7.

Wannan roko ya fito ne a cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar CAN na jihar Oyo, Apostle Joshua Akinyemiju ya fitar ranar Juma’a a Ibadan.

Ya ce, za a fara gudanar da addu’o’i da azumi ne daga ranar 18 zuwa 24 ga watan Yuli.

Akinyemiju ya ce, rana ta bakwai za ta zama godiya ga amsa addu’o’in da aka yi.

“Babban addu’o’inmu na tsawon kwanaki bakwai ya kamata su shafi maido da zaman lafiya da tsaro a Oyo da Najeriya baki daya.

“Wannan yana da matukar muhimmanci da gaggawa; Allah ya tashi ya halakar da duk makiya da ke adawa da zaman lafiya a Najeriya cikin sunan Yesu,” inji shi.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp