fidelitybank

Kungiyar Kiristoci CAN ta yi Allah wadai da IPOB

Date:

Kungiyar kiristocin ta kasa a ranar Larabar nan ta bukaci shugabannin masu fafutukar kafa kasar Biafra da su dakatar da aikata laifuka da kashe-kashe, bisa zargin fafutukar neman yancin kai.

Wannan dai shi ne kamar yadda kungiyar kolin kiristoci ta kuma yi Allah wadai, da kakkausar murya, kisan gillar da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka yi wa Lady Fatima da ‘ya’yanta hudu da ba su ji ba ba su gani ba.

A cewar Punch, kungiyar kiristocin ta yi wannan bukata ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Fasto Adebayo Oladeji, mataimaki na musamman ga shugaban CAN, Rev Dr Samson Ayokunle.

Kungiyar ta CAN ta kuma bukaci a yi adalci ga wadanda abin ya shafa tare da yin kira ga jami’an tsaro da su kamo wadanda ke da hannu a wannan aika-aika domin kawo karshen kashe-kashen rashin hankali a kasar.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp