fidelitybank

Kungiyar ƴan Jaridu ta sabon shugaban ta na ƙasa

Date:

Alhassan Yahaya, mataimakin shugaban kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ), ya zama sabon shugaban kungiyar na kasa.

Ya lashe zaben ne da kuri’u 436, inda ya doke Dele Atunbi, Ma’ajin Kasa mai barin gado, wanda ya samu kuri’u 97, da Garba Muhammad, wanda ya samu kuri’u 39.

Wakilai 602 daga shiyyoyin Najeriya shida da suka hada da babban birnin tarayya, sun hallara a Owerri, babban birnin jihar Imo, domin zaben sabon shugaban kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ).

Wannan sabon shugabancin zai tafiyar da harkokin kungiyar na tsawon shekaru uku masu zuwa.

Nasarar Yahaya ta zama sabon babi ga NUJ, kuma ana sa ran zai jagoranci kungiyar wajen inganta jin dadin ‘yan jarida da kuma kiyaye ka’idojin aikin jarida na gari.

Tun da farko Comrade Christopher Isiguzo, shugaban NUJ mai barin gado na kasa, ya bada tabbacin mika mulki cikin kwanciyar hankali, inda ya bayyana cewa ba zai tsoma baki a harkokin tafiyar da sabbin shugabannin ba.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp