fidelitybank

Kun makara a kokarin ku na takawa Rasha birki – Zelensky

Date:

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky ya gabatar da wani jawabi ga taron kolin majalisar tarayyar Turai a birnin Bruussels.

Shugaban ya bayyana yadda Rasha ke ragargazar kasarsa, kuma ya gode wa Turai saboda hada kan da suka yi kan goyon bayan Ukraine.

Amma kwatsam sai ya fara sukar shugabanin da ke halartar taron, yana cewa sun makara a kokarinsu na taka wa Rasha birki.

“Kun kakaba jerin takunkumai. Mun gode. Wadannan matakai ne masu kyau. Sai dai kun makara, akwai wata ‘yar dama,” inji shi.

Daga nan ne ya saka bukatarsa ga kasashen da ke makwabtaka da Ukraine, yana kira a garesu da su shigar da ita cikin tarayyar Turai:

“A nan ina rokonku – kada ku makara.” a cewar Zelenski. In ji BBC.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp