fidelitybank

Kujerar shugaban kasa yanzu ba ta Arewa ba ce – Akume

Date:

Sakataren gwamnatin tarrayar Najeriya, Sanata George Akume ya bukaci ƴan siysasa daga arewacin ƙasar da ke neman tsayawa takara a zaɓen shugaben 2027 su jira har sai 2031.

A cewarsa, lokacin shugaba Bola Tinubu ya kammala wa’adi na biyu na shugabancin Najeriya

Akume a hirarsa da gidan talabijin na TVC, ya ce daga kudancin Najeriya ne ya kamata a fitar da shugaban ƙasa a 2027.

“Shugaba Tinubu ɗan kudanci ne, kuma a bar shi ya kammala wa’adinsa na biyu. Duk wanda ke neman mulkin ƙasar daga arewa a 2027 ya jira zuwa 2031,” in ji Akume.

Ya ƙara da cewa ya kamata a bar ƴan kudu su yi mulki na shekara takwas daga nan sai a koma arewa. ‘Idan ba haka ba za a lalata ƙasar nan.’

Tun bayan da gwamnatin Tinubu ta soma yunƙurin yi wa dokar harajin ƙasar garan-bawul, gwamnatinsa ke fuskantar adawa daga arewacin ƙasar.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp