fidelitybank

Kudurin saar da hukumar yi wa Jam’iyyu rijista ya tsallake karatu na biyu

Date:

Majalisar Wakilai ta gabatar da wani ƙudirin da zai ƙwace wa hukumar zaɓe ikonta na yi wa jam’iyyun siyasa rajista da kula da ƙa’idojin jam’iyyun.

ƙudurin wanda kakakin majalisar wakilai,Tajudeen Abbas tare da haɗin gwiwar Marcus Onobun daga jihar Edo suka gabatar, ya buƙaci a samar da wata hukuma mai zaman kanta da za ta kula da batun yi wa jam’iyyu rajista da kula da ƙa’idojinsu da ɗaukar nauyin jam’iyyun.

Tuni dai ƙudirin ya wuce karatu na biyu a zauren majalisar.

Haka kuma ƙudirin ya buƙaci da kafa kotu ta musamman don sauraron ƙorafe-ƙorafen jam’iyyu domin magance rigingimu tsakanin mambobin jam’iyyu.

Yayin da yake gabatar da ƙudirin, Hon. Onobun ya ce matakin ya zama wajibi, la’akari da yadda ake yawan samun rigingimun tsakanin jam’iyyu da mambobinsu.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp