fidelitybank

Kudin da NNPC ke kashewa a tallafin mai ya wuce tunani – Hamid Ali

Date:

Shugaban Hukumar fasa Kauri ta Najeria wato Kwastam, Kanal Hameed Ali mai ritaya, ya ce, Kamfanin Man Fetur na Kasa NNPC, ba zai iya kare matakin yawan makudan kudaden da yake kashewa na tallafin mai a kowacce rana ba, inda hakan ya janyo ana ɓatar na sama da naira biliyan shida a duk shekara.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa Hamidu Ali ya faɗi hakan ne a ranar Alhamis, a gaban kwamitin majalisar wakilan Najeriya da ke sauraren bayani kan tsarin kashe kudi daga shekarar 2023 zuwa 2025 na matsakaicin zango.

Ya kara da cewa babu yadda NNPC zai yi bayanin ikirarin ana amfani da lita miliyan 98 a kowacce rana, inda ya yi zargin kamfanin na kara lita miliyan 38 kan ainahin wanda ake amfani da shi a kowacce ranar.

Kwamitin ya buƙaci shugaban hukumar kwastam din da ya yi bayani kan gibin da aka samu na tsakanin naira tiriliyan 11 zuwa 12 na kasafin badi.

Gwamnatin Najeriyar dai ta shigar da bukatar kasafin kudin shekara mai zuwa da ya kai naira biliyan 19.76, kuma za a samu gibin tsakanin sama da biliyan 11 zuwa sama da biliyan 12.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp