fidelitybank

Kudin da NNPC ke kashewa a tallafin mai ya wuce tunani – Hamid Ali

Date:

Shugaban Hukumar fasa Kauri ta Najeria wato Kwastam, Kanal Hameed Ali mai ritaya, ya ce, Kamfanin Man Fetur na Kasa NNPC, ba zai iya kare matakin yawan makudan kudaden da yake kashewa na tallafin mai a kowacce rana ba, inda hakan ya janyo ana ɓatar na sama da naira biliyan shida a duk shekara.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa Hamidu Ali ya faɗi hakan ne a ranar Alhamis, a gaban kwamitin majalisar wakilan Najeriya da ke sauraren bayani kan tsarin kashe kudi daga shekarar 2023 zuwa 2025 na matsakaicin zango.

Ya kara da cewa babu yadda NNPC zai yi bayanin ikirarin ana amfani da lita miliyan 98 a kowacce rana, inda ya yi zargin kamfanin na kara lita miliyan 38 kan ainahin wanda ake amfani da shi a kowacce ranar.

Kwamitin ya buƙaci shugaban hukumar kwastam din da ya yi bayani kan gibin da aka samu na tsakanin naira tiriliyan 11 zuwa 12 na kasafin badi.

Gwamnatin Najeriyar dai ta shigar da bukatar kasafin kudin shekara mai zuwa da ya kai naira biliyan 19.76, kuma za a samu gibin tsakanin sama da biliyan 11 zuwa sama da biliyan 12.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...
X whatsapp