fidelitybank

Kudin Cizo sun addabi Koriya ta Kudu

Date:

An samu bullar kwaron mai shan jini a sassan babban birnin Seoul 17, da biranen Busan da Incheon ya zuwa ranar 5 ga wannan wata na Nuwamba, a cewar kafofin yada labaran kasar.

Birnin Seoul ya ware kudin kasar won miliyan 500 kwatankwacin naira miliyan 380 a canjin hukuma tare da kafa kwamitin kai dauki ga annobar kudin cizo.

Wannan kwaro ya kuma zama wani batun fargaba a tsakanin jama’a cikin ‘yan kwanakin baya-bayan nan a Faransa da kuma Birtaniya.

Tun a watan Satumba ne aka ba da rahoton bullar kudin cizo a Koriya ta Kudu, a wata jami’a da ke birnin Daegu na kudu maso yamma. Daga bisani an ba da rahoton ganin kudin cizon a dakunan masu yawon bude ido da gidajen wankan hutu.

Wasu ‘yan Koriya ta Kudu sun rika gujewa shiga silima da ababen hawa na jama’a saboda fargabar diban kudin cizo.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp