fidelitybank

Ku zabi kowa a PDP ban da shugaban kasa – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bukaci mazauna jihar da su zabi ‘yan takarar jam’iyyar PDP mafi yawan mukamai, ban da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a babban zabe mai zuwa.

Wike ya kuma bukaci su dakata har sai ya bayyana inda za su kada kuri’ar zaben shugaban kasa.

Ya bayyana hakan ne a ranar Talata a lokacin kaddamar da Rukpoku-Rumuapu-Izo-Ogbodo-Ogwuruta a karamar hukumar Obio/Akpor ta jihar.

Ku tuna cewa Wike da sauran gwamnoni hudu na PDP sun yi takun-saka da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Atiku Abubakar, kan ci gaba da rike Iyorchia Ayu a matsayin shugaban kasa.

“Za ku zabi jam’iyyar da ta yi muku aiki.

“Kun san wadanda za ku zaba – ku zabi dan takararmu na Gwamna, ku zabi ‘yan majalisar wakilai, ku zabi dan takararmu na Sanata, ku zabi ‘yan takarar Majalisarmu.

“Wadanda muka ambata yanzu, ku tabbatar kun zabe su. Na daya kuma (zaben shugaban kasa), nan ba da jimawa ba za mu hadu a gidajenmu, mu yanke shawarar inda za mu je.”

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp