fidelitybank

Ku yi watsi da jam’iyyar APC da PDP a zaben 2023 – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yi watsi da jam’iyyar APC mai mulki da babbar jam’iyyar adawa ta PDP a 2023 babban zaben kasar, yana mai cewa an gaza.

Kwankwaso ya bayyana haka ne a jiya a wata ziyara da ya kai wa Sarkin Jama’a a garin Kafanchan da ke karamar hukumar Jema’a a Kudancin Jihar Kaduna.

Ya ce idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa zai farfado da fannin ilimi tare da tabbatar da cewa yaran da ba sa zuwa makaranta da marasa galihu sun samu hanyar komawa makaranta.

Ya ce, “Na yi shi a jihar Kano kuma a matakin tarayya zan yi. Zan gina azuzuwa 500,000 ga yaran da ba su zuwa makaranta don tabbatar da cewa kowane yaro ya samu damar yin karatun firamare kyauta da tilas.”

‘Kaddamar da kudin makaranta zai kashe ilimi a Arewa’
‘Yan sanda sun kama wasu mutane 5 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne
Ya kuma yi alkawarin biyan kudin WAEC da NECO ga dalibai, tare da bayar da tallafin karatu ta atomatik ga daliban da suka fi kwarewa a fannoni daban-daban don yin karatu a ko ina a duniya.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp