fidelitybank

Ku yi hakuri bisa ɗaukewar wutar lantarki a ƙasar mu – Gwamnatin Malawi

Date:

Babban kamfanin rarraba wutar lantarki na Malawi, ya fitar da wata sanarwar ban hakuri bayan daukewar wutar lantarki a daukacin kasar.

Kamfanin ya ce ya na aiki tukuru domin ganin an samu wutar lantarkin, bayan daukewarta baki daya a yammacin jiya Asabar.

Al’ummar Malawi na daga cikin matalauta a duniya, Bankin Duniya ya ce kashi 15 cikin su ne ke samun wutar lantarki.

Ga wadanda suke samun lantarkin kuwa, kullum cikin zullumi suke na daukewarta a kowanne lokaci.

A watannin da suka gabata dai Malawi na fama da ƙarancin wutar lantarki, ko a watan Janairun shekarar nan, an shafe kwanaki uku babu wuta a kasar bayan guguwar Ana da ta afkawa kudancin Africa. A cewar BBC.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp