fidelitybank

Ku shirya fuskantar matsin rayuwa – Gwmnatin Ghana

Date:

Mataimakin shugaban Ghana, Mahamudu Bawumia, ya gargadi ‘yan kasar a kan matsanancin halin tsadar rayuwa da za a shiga yayin da kasar ke neman bashin Asusun bayar da tallafi na duniya bayan da hauhawar farashi ta kai kashi 29.8 cikin dari a watan Yuni.

A ranar Laraba ne jami’an Asusun na IMF suka kammala ziyararsu domin nazarin irin yanayi da halin da tattalin arzikin kasar ke ciki tare kuma da tattaunawa kan tallafin.

Gwamnatin kasar ta dora alhakin halin da ake ciki a kan matsaloli na waje, wadanda suka hada da yakin Ukraine. In ji BBC.

Mista Bawumia ya gaya wa ‘yan jarida cewa : “Yayin da muke fatan a gaggauta kawo karshen yakin [Ukraine], dole ne mu san cewa abubuwa za su iya yin tsanani kafin a samu sauki. Wajibi ne mu shirya domin fuskantar hakan.”

Ya kara da cewa, ”Babban matakin gaggawa da ya kamata a dauka shi ne dawo da tsimi da tsantseni a kan kudi da basuka, wannan kuma zai kasance ne ta hanyar haraji da kudaden da gwamnati ke kashewa da kuma yin sauye-sauye.”

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp