fidelitybank

Ku kawo mana ɗauki a ƴar Katsina – Mazauna yankin

Date:

Al’ummar garin ‘Yar Katsina a jihar Zamfara mai fama da rikicin ‘yan fashin daji, sun yi kira ga hukumomi su kai musu ɗauki don kuɓutar da gomman mata da ƙananan yaransu da aka sace tsawon kwana 18.

Bayanai sun ce, ƴan fashin daji sun kai hari yankin na ƙaramar hukumar Bungudu ne tare da sace mata da yara fiye da 100 a ranar 5 ga wannan wata, kafin sako ƙalilan cikinsu daga bisani.

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce, ko da yake, ba ta da tabbaci kan adadin matan da aka sace daga garin na ‘Yar Katsina, amma tana yin duk mai yiwuwa wajen ganin ta kuɓutar da duk mutanen da ke hannun ‘yan fashin daji a faɗin jihar. In ji BBC.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp