fidelitybank

Ku kawo mana ɗauki a ƴar Katsina – Mazauna yankin

Date:

Al’ummar garin ‘Yar Katsina a jihar Zamfara mai fama da rikicin ‘yan fashin daji, sun yi kira ga hukumomi su kai musu ɗauki don kuɓutar da gomman mata da ƙananan yaransu da aka sace tsawon kwana 18.

Bayanai sun ce, ƴan fashin daji sun kai hari yankin na ƙaramar hukumar Bungudu ne tare da sace mata da yara fiye da 100 a ranar 5 ga wannan wata, kafin sako ƙalilan cikinsu daga bisani.

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce, ko da yake, ba ta da tabbaci kan adadin matan da aka sace daga garin na ‘Yar Katsina, amma tana yin duk mai yiwuwa wajen ganin ta kuɓutar da duk mutanen da ke hannun ‘yan fashin daji a faɗin jihar. In ji BBC.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp