fidelitybank

Ku guji zabar Atiku ‘yan Najeriya – Fayose

Date:

Kanin wani tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, Isaac, ya gargadi ‘yan Najeriya game da zaben jam’iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar.

Fayose ya yi zargin cewa Atiku zai ingiza ajandar Fulani a Najeriya idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023.

A wani sako da ya wallafa a Facebook, Fayose ya yi zargin cewa Atiku zai tilastawa Fulani matsugunai a dukkan kananan hukumomin Kudancin Najeriya.

A cewar Fayose Atiku zai nada sarakunan Fulani a yankin Kudancin kasar nan.

“Atiku zai tilastawa Fulani matsugunai a dukkan kananan hukumomin Kudancin Najeriya. Sanya Sarakunan Fulani!” Fayose ya rubuta.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp