fidelitybank

Kowace ƙaramar hukuma za ta riƙe kanta da noma – Majalisar Dokokin Kano

Date:

Majalisar dokokin Kano ta ce, ta gamsu da yadda kowace karamar hukumar ta ware naira miliyan hamsin domin siyo irin shuka dan noman rani da damuna domin wadata jihar kano da abinci.

Shugaban kwamitin kananan hukumomi da sha’anin masarautu na majalisar Zubairu Hamza Massu ne ya bayyana hakan bayan majalisar ta gama tattaunawa da shugabannin kananan hukumomin kan kasafin kudin kowace karamar hukuma.

Massu yace duk da kudurin sabuwar dokar haraji bai samu nasara ba a yanzu, amma la’akari da yadda gwamnatin tarayya ke neman karkatar da kudin da ake rabawa jihohin kasar nan zuwa jihar Lagos da kudancin Najeriya, akwai bukatar kowace jiha ta nemawa kanta hanyoyin dogaro da kai domin abu ne mai sauki a biyo ta wata hanyar kudurin ya samu amincewa.

Zubairu Hamza Massu yace harkar noma na daga cikin manyan hanyoyin da jihar Kano zata yi amfani da ita wajen dogaro da kan ta.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp