fidelitybank

Kotun Zimbabwe ta hana bayar kundin masu zaɓe

Date:

Wata babbar kotu a Zimbabwe ta hana bayar da kundin jerin sunayen masu zaɓe na kwamfuta bisa dalilai na tsaron ƙasa saboda zargin cewa za a iya yin maguɗi da zaɓe.

Kotun ta yanke wannan hukunci ne bayan da wani ɗan majalisar dokoki na hamayya Allan Makharm ya shigar da ƙara bayan da hukumar zaɓen ƙasar ta hana shi kwafin sunayen a watan Oktoba shekarar da ta wuce.

Ɗan majalisar ya nemi a ba shi sunayen a kwamfuta mai makon na takarda saboda a cewarsa na takardar nada yawa kuma zai yi masa tsada sosa ya yi fito da su.

A dangane da hakan ne babbar kotun Harare a jiya Talata ta yanke hukuncin cewa kundin sunayen muhimmin abu ne da ba za a baria fitar da shi ya bayyana ga jama’a ba ba tare da an yi la’akari da haɗarin sakin kundin ba ga tsaron ƙasa saboda za a iya yin maguɗi da shi.

A watan Yuli ne za a yi babban zaɓe a Zimbabwe.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp