fidelitybank

Kotun Saudiyya ta wanke ƴan Najeriya uku bayan an tsare su tsawon wata tara

Date:

Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun wanke wasu ƴan Najeriya mata guda uku da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ce ta fitar da sanarwar hakan, a jiya Lahadi, inda ta ce an kama su ne a ranar 5a ga watan Maris na shekarar 2024 a birnin Madina.

Sanarwar ta ce matan su ne: Hadiza Abba da Fatima Umater Malah da Fatima Kannai Gamboi, kuma an sake su ne bayan wata goma ana shari’a a ƙasar.

An kama matan ne bayan an kama wasu mutum biyu ƴan Najeriya da miyagun ƙwayoyi da suka haɗa da hodar ibilis, inda aka zargi matan da taimakonsu wajen shigar da ƙwayoyin zuwa ƙasar.

Sanarwar ta ƙara da cewa an miƙa matan ga ofishin jakadancin Najeriya da ke Saudiyya, kuma tuni aka fara shirye-shiryen mayar da su ƙasarsu Najeriya.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp