fidelitybank

Kotun Saudiyya ta wanke ƴan Najeriya uku bayan an tsare su tsawon wata tara

Date:

Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun wanke wasu ƴan Najeriya mata guda uku da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.

Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ce ta fitar da sanarwar hakan, a jiya Lahadi, inda ta ce an kama su ne a ranar 5a ga watan Maris na shekarar 2024 a birnin Madina.

Sanarwar ta ce matan su ne: Hadiza Abba da Fatima Umater Malah da Fatima Kannai Gamboi, kuma an sake su ne bayan wata goma ana shari’a a ƙasar.

An kama matan ne bayan an kama wasu mutum biyu ƴan Najeriya da miyagun ƙwayoyi da suka haɗa da hodar ibilis, inda aka zargi matan da taimakonsu wajen shigar da ƙwayoyin zuwa ƙasar.

Sanarwar ta ƙara da cewa an miƙa matan ga ofishin jakadancin Najeriya da ke Saudiyya, kuma tuni aka fara shirye-shiryen mayar da su ƙasarsu Najeriya.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp