fidelitybank

Kotun Masar ta daure matashin da yayi sanadiyar mutuwar yar makaranta

Date:

Wata kotu a Masar ta yanke wa wata matashi hukuncin daurin shekaru biyar a gidan yari sakamakon tuhumar ta da tunzira wata yarinya ‘yar makaranta ta kashe kanta, bayan da aka yada hotunanta a shafukan sada zumunta, kamar yadda majiyoyin shari’a suka bayyana a ranar Juma’a.

Basant Khaled, mai shekaru 17, wacce ke zaune tare da danginta a wani kauye da ke Arewacin Masar, ta mutu bayan ta sha guba a ranar 23 ga Disamba.

Majiyoyin shari’a sun shaida wa kamfanin dillancin labaran Faransa AFP cewa, ‘yar shekaru 16 da ake zargin an yanke mata hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari bisa samunsu da laifin fyade bisa ka’ida da kuma shekaru uku bisa laifin yada hotuna da bidiyo na wanda aka azabtar ba tare da izininta ba.

Majiyar ta kara da cewa matashin, wanda aka yi masa shari’a tun yana karami, ya kuma fuskanci tuhume-tuhume na “rasa kimar iyali” da kuma cin zarafi ta yanar gizo.

Za a yi shari’ar wasu biyar da ake tuhuma kan lamarin a matsayin manya a watan Mayu.

Wata majiya a ofishin mai gabatar da kara ta ce, a lokacin an yi wa Basant kalaman batanci ne bayan ta ki kulla alaka da wadanda ake zargi da cin zarafin ta.

Hotunan da aka Kyada a shafukan sada zumunta, iyayenta da abokan karatunta ne suka gani.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp