fidelitybank

Kotun Legas ta ɗaure ɗan ƙasar Italiya

Date:

Kotun hukunta laifuka na musamman a Jihar Legas, ta ɗaure wata ‘yar ƙasar Italiya shekara uku a gidan yari saboda kama ta da laifin iƙirarin mallakar gidan da ba nata ba.

Mai Shari’a Mojisola Dada ta yanke hukuncin ne bayan ta kama matar mai suna Floriana De Stefani da laifi ɗaya cikin tuhuma shida da hukumar yaƙi da rashawa ta EFCC ta gabatar a kanta, a cewar rahoton Channels TV.

Alƙaliyar ta ce matar ta gabatar da takardun boge wajen ikirarin mallakar gidan da take haya a cikinsa bayan mutuwar mijinta mai suna Luca Signorelli.

A ranar 30 ga watan Maris na 2019 ne EFCC ta gurfanar da ita a gaban kotun tare da wata ‘yar Najeriya, Stella Ogboru, tana tuhumar su da laifi biyar wanda daga baya aka mayar da su shida kuma aka cire sunan ‘yar Najeriyar.

An tuhume ta da amfani da takardun ƙarya, da satar kadara, laifukan da ta musanta waɗanda kuma suka sa aka shiga shari’ar.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp