fidelitybank

Kotun Koli za ta yanke hukunci akan tsofaffin kudi da sababbi

Date:

A yau Laraba ne Kotun Koli, za ta yanke hukuncin kan ƙarar da wasu gwamnoni suka shigar inda suke kalubalantar gwamnatin tarayya kan wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kuɗi.

A ranar 8 ga watan Febrairu ne kotun ta dakatar da gwamnatin tarayya na ayyana ranar 10 ga watan Febrairu a matsayin ranar daina amfani da amfani da tsofaffin kudin, abu kuma da Babban Bankin Ƙasar ya yi watsi da shi.

Gwamnonin jihohin Zamfara da Kogi da Kaduna ne suka fara shigar da ƙarar a kan Babban Attoni Janar na Ƙasa a ranar 3 ga watan Febrairu.

Karanta Wannan: Ina goyon bayan Tinubu ba don kudi ba – Jarumar Nollywood

Daga baya ne kuma jihohin Legas da Ondo da Ekiti da Kano da Sokoto da Ogun da kuma Cross Rover suka biyo baya.

Sai dai lamarin ya ƙara tsananta ne a ranar Alhamis ɗin da ta gabata, lokacin shugaban Muhammadu Buhari ya sanar da cewa tsofaffin takardun kuɗi na N500 da N1,000 sun daina aiki, inda ya ce a sake fito da tsohuwar takardar kuɗi ta N200 domin ci gaba da amfani da ita har zuwa ranar 10 ga watan Afrilun 2023.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp