fidelitybank

Kotun koli ta yi fatali da umarnin Buhari

Date:

Kotun Ƙoli ta ayyana umarnin gwamnati da shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayar na bai wa kotuna da majalisun jiha ‘yancin cin gashin kansu a matsayin wadda ta saɓa wa kundin tsarin mulki.

Buhari ya saka wa dokar mai laƙabin Executive Order 10 hannu ranar 22 ga watan Mayun 2020 da zimmar bai wa ɓangaren shari’a na jihohi 36 da kuma majalisun dokoki ‘yancin cin gashin kansu ba tare da sa hannun gwamnatin jiha ba.

Hakan na nufin babban akanta na ƙasa zai iya tura wa kotunan da majalisun kasonsu na kuɗi kai-tsaye daga asusun gwamnatin tarayya. A cewar BBC.

Sai dai shida cikin bakwai na alƙalan kotun sun amince cewa shugaban ƙasar ya wuce ƙarfin ikonsa da kundin tsarin mulkin ya ba shi wajen bayar da umarnin, saboda haka suka ce ta saɓa wa doka.

A wata shari’ar ta daban a yau Juma’a, kotun mafi girma a ƙasar ta kori ƙarar da gwamnoni suka shigar da gwamnatin tarayya suna neman ta biya su naira biliyan 66 da suka kashe wajen tafiyar da kotunan da kuma manyan ayyuka.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp