fidelitybank

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Date:

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Halima Wali, ta tura wata mata mai suna Fauziyya Abubakar gidan yari, bisa zargin ta da shiga wani gida a unguwar Lamido Crescent, birnin Kano domin yin fitsari, inda aka gano cewa ta watsa wani magani a gidan, da ya jefa ƴan matan gidan cikin halin rashin lafiya.

Rahotanni sun nuna cewa, matar gidan, Malama Bilkisu, ta bayyana cewa ƴaƴan ta biyu da kuma ƴar maƙociyar ta sun kamu da ciwo mai ban mamaki, inda ɗaya jikinta ya fara tsatstsagewa, ɗaya kuma idan an yi mata kitso sai kanta ya warware kitson, yayin da ɗayar ta fara yin kukan kare.

An kuma zargi Fauziyya da ɗaukar auduguar mata da ta gani a bandakin gidan.

A zaman kotun, Mai shari’a Halima Wali, ta ƙi bayar da belin wacce ake zargi, saboda tsananin halin da yaran ke ciki, tare da sanya ranar 15 ga Satumba 2025 domin ci gaba da shari’ar.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp